fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe Malamin makaranta a jihar Kaduna

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kashe malami daya tilo a Unguwan Dorowa Bakhira a unguwar Maro da ke karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.

‘Yan bindigar sun kuma kashe wasu ma’aurata yayin harin da aka kai wa al’ummar, wanda ya faru da sanyin safiyar Lahadi.

Malamin makarantar firamare mai suna Mista Sunday Akor dan jihar Benue ne.

A cewar wani shugaban al’umma, Maigari Ben, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Lahadi, babu wanda aka yi garkuwa da shi yayin harin.

Ya bayyana cewa, “Sun kashe wani mutum ne da matarsa da kuma wani malamin makarantar firamare, Mista Sunday Akor, wanda dan jihar Binuwai ne. Shi kadai ne malamin aji a makarantar firamare a kauyen nan. Babu wanda aka sace.”

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Mansir Hassan, ya kasa samun jin ta bakinsa har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp