fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe Basarake tare da sace Matarsa a Kwara

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, a ranar Alhamis da daddare, suka kai farmaki kauyen Koro, a karamar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, sun kashe sarkin al’ummar, Olukoro na Koro, Janar Segun Aremu, (mai ritaya) tare da sace matarsa, tare da wasu mutane biyu.

Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya yi Allah wadai da kisan Olukoro na Koro, yana mai bayyana lamarin a matsayin rashin hankali, abin ban tsoro da kuma abin kyama.

Ya kuma bukaci jami’an tsaro da kada su yi kasa a gwiwa wajen zakulo wadanda suka aikata wannan aika-aika, a sako matar da sauran wadanda aka kama, tare da gurfanar da wadanda suka aikata laifin.

“Tabbas za mu samu wadanda suka aikata laifin kuma mu tabbatar da cewa wannan shi ne laifinsu na karshe na cin zarafin bil’adama,” in ji Gwamnan, ya kara da cewa: “Ina mika ta’aziyyata ga mutanen Koro.”

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp