fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe Basarake tare da sace Matarsa a Kwara

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, a ranar Alhamis da daddare, suka kai farmaki kauyen Koro, a karamar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, sun kashe sarkin al’ummar, Olukoro na Koro, Janar Segun Aremu, (mai ritaya) tare da sace matarsa, tare da wasu mutane biyu.

Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya yi Allah wadai da kisan Olukoro na Koro, yana mai bayyana lamarin a matsayin rashin hankali, abin ban tsoro da kuma abin kyama.

Ya kuma bukaci jami’an tsaro da kada su yi kasa a gwiwa wajen zakulo wadanda suka aikata wannan aika-aika, a sako matar da sauran wadanda aka kama, tare da gurfanar da wadanda suka aikata laifin.

“Tabbas za mu samu wadanda suka aikata laifin kuma mu tabbatar da cewa wannan shi ne laifinsu na karshe na cin zarafin bil’adama,” in ji Gwamnan, ya kara da cewa: “Ina mika ta’aziyyata ga mutanen Koro.”

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp