fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe ƴan sanda huɗu a Ebonyi

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe jami’an ‘yan sanda uku tare da raunata daya a Oshiri Divisional Command, dake karamar hukumar Onicha a jihar Ebonyi, a ranar Laraba.

Rahotanni na cewa wasu ‘yan bindiga dauke da makamai sun kashe wani sifeto dan sanda daya wanda har yanzu ba a bayyana sunansa ba tare da raunata wasu biyu a daren Litinin a zagayen bankin Union da ke Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi.

Ya zuwa yanzu wasu ‘yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda hudu a jihar cikin kwanaki biyu, kuma jimillar jami’an uku sun samu munanan raunuka a hare-haren.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Faleye Olayele, ya tabbatar da faruwar harin a cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Ebonyi, Onome Onovwakpoyeya ya sanyawa hannu kuma ya bayyanawa manema labarai a Abakaliki.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp