fidelitybank

Ƴan bindiga sun kai hari tare da ƙona ƙaramar hukuma a Anambra

Date:

Wasu gungun ‘yan bindiga a safiyar yau Alhamis sun kai hari a karamar hukumar Nnewi ta Kudu a jihar Anambra.

An banka wa sakatariyar wuta. Har yanzu ba a tabbatar da ko wani ya mutu ko ya jikkata ba.

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta ce “Wani lamari ne da ake zargi da konewa”.

DSP Tochukwu Ikenga ya shaida wa manema labarai cewa, har yanzu bayanan suna cikin tsari.

Kakakin ya kara da cewa, an kara tura jami’an tsaro zuwa yankin kuma an tuntubi hukumar kashe gobara.

Ana zargin kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) ce, ta yi kone-konen.

A watan Janairu ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a Ezinifitte da ke karamar hukumar Nnewi ta Kudu. Harin ya yi sanadin mutuwar wasu mutane.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp