fidelitybank

Ƴan awaren Biafara sun kai hari kan ma’aikatan masu haƙar mai

Date:

Rahotanni sun ce, wata kungiyar ‘yan aware mai suna Biafra Nations League (BnL), ta kai hari kan wasu ma’aikatan mai guda biyar da ke kan hanyarsu ta zuwa aiki a safiyar ranar Asabar a Abana, tsohuwar hedikwatar Bakassi.

Shedun gani da ido sun tabbatar da cewa mayakan masu fafutukar kafa kasar Biafra sun kuma kona kwale-kwalen na ma’aikatan amma ba su iya tabbatar da ko an samu asarar rayuka ba.

Sai dai an samu labarin cewa jami’an tsaron Najeriya sun samu nasarar dakile ‘yan ta’addan a kusa da iyakar Ikang da Kamaru a yankin Bakassi na jihar Kuros Riba, sa’o’i bayan da suka tsere daga bangaren da Kamaru ke iko da shi.

Rahotanni sun ce mayakan sun yi sa’ar tserewa daga kama su da jami’an Najeriya suka yi.

A kwanakin baya ne dai sojojin Kamaru suka mamaye sansanin ‘yan ta’addar amma ba su iya kama ko daya daga cikinsu ba.

Rundunar sojin Najeriya ta kasa tabbatar da faruwar lamarin.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp