fidelitybank

Ƴan Afrika 100 harda ƴan Najeriya sun shiga hannun jami’an Indiya

Date:

Kimanin mutane 100 ‘yan asalin Afirka ne suke kewaye da tawagar ‘yan sanda a gundumar Neb Sarai da ke Kudancin Delhi a ranar Asabar din da ta gabata, inda suka yi arangama da su tare da kuɓutar da wasu ‘yan Najeriya da aka tsare saboda kare lafiyarsu ta hanyar amfani da muggan kwayoyi.

An kai wadanda ake tsare da su ofishin ‘yan sanda.

Tawagar jami’an masu kula da safarar miyagun kwayoyi ta tafi da misalin karfe 2:30 na rana zuwa Raju Park da ke Neb Sarai a Indiya, domin gudanar da aikin korar wasu ‘yan kasashen waje da suka wuce inda suka dauko wasu ‘yan Najeriya uku wadanda takardar izinin shiga kasar ta kare.

A halin da ake ciki kuma, wasu gungun mutane sama da 100 ‘yan asalin Afirka sun kewaye su tare da kawo cikas ga aikin ‘yan sanda.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp