fidelitybank

Ƙwallaye huɗu da Valentin ya zura a ragar Madrid ya fusata Ancelloti

Date:

Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya caccaki ‘yan wasansa, bayan da suka sha kashi da ci 4-2 a karawar da suka yi da Girona ta Catalan a gasar La Liga ranar Talata.

Kwallaye hudu da Valentin Castellanos ya ci ne suka tabbatar Girona ta doke Real Madrid a Montilivi.

Vinicius da Lucas Vazquez ne suka ci wa Real Madrid kwallaye a karawar.

Da yake mayar da martani, Ancelotti ya ce, a taron manema labarai na bayan wasan da Real Madrid ta buga da Girona ya yi karanci, inda ya kara da cewa ‘yan wasansa sun kare da kyar kuma ba su yi wasa da mai masaukin baki ba.

“Matakinmu ya yi ƙasa sosai. Muna ba da hakuri, kungiyar ba ta buga komai ba,” in ji Ancelotti.

“Mun kasance marasa kyau na tsaro kuma wannan shine mabuɗin shan kashi. Mun kasance cikin damuwa kuma mun dogara ga wasa ɗaya.

“Su (magoya bayan Real Madrid) za su ji rauni da fushi kamar mu.

“Amma muna bukatar mu tuna cewa muna cikin gasar cin kofin zakarun Turai kuma a wasan kusa da na karshe na gasar zakarun Turai,” in ji shi.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp