fidelitybank

Ƙungiyoyin Ƙwadago za su fitar da matsayarsu a kan tsunduma yakin aiki

Date:

Shugabannin kwadago za su gudanar da taro da takwarorinsu na rassan kungiyoyin ma’aikata don tattauna batun karin albashin wucin gadi na N35,000 a tsawon wata shida da gwamnatin tarayya ta yi ranar Lahadi ga ma’aikatan tarayya.

Shugaba babbar kungiyar kwadago ta NLC, Kwamared Joe Ajaero ne ya sanar da haka lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa, bayan wani taro na tsawon sa’a hudu da jami’an gwamnati karkashin jagorancin shugaban ma’aikatan fadar, Mista Femi Gbajabiamila.

Kwamared Ajaero ya ce kungiyoyin kwadago su kadai, ba za su iya dakatar da shiga yajin sai-baba-ta-gani da suka tsara farawa daga gobe Talata ba, sai fa idan sun tuntubi rassan kungiyoyin wakilansu.

Ya ce sun gudanar da taro kuma sun duba kusan dukkan batutuwan da ake dambarwa a kansu da kuma alkawurran da gwamnati ta yi, da hanyoyin da za a bi don tabbatar da ganin an cika su.

Don haka za mu je, mu kia wa ma’aikatan da muke wakilta wadannan alkawurra kafin zartar da wata sabuwar matsaya.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp