fidelitybank

Ƙungiyoyin Ƙwadago na gudanar da zanga-zanga saboda tsadar rayuwa

Date:

A yau ne ƙungiyoyin kwadago na zanga-zanga saboda tsadar rayuwar da al’umma ke fuskanta a ƙasar nan.

Ƙungiyar kwadagon ta ce za ta yi zanga-zangar ne na yini biyu – Talata da Laraba.

Hauhawar farashi a ƙasar wadda tattalin arzikinta shi ne mafi girma a Afirka ya kai kusan kashi 30 cikin 100 yayin da darajar naira ke ci gaba da karyewa.

Matsalar rashin wuta na daga cikin abubuwan da ke ƙara ta’azzara halin matsin da ake ciki a ƙasar.

Bankin raya ƙasashen Afirka AfDB ya yi gargaɗin cewa halin da ake ciki na iya janyo bore a ƙasar duk da cewa tuni wasu jihohin ƙasar suka yi makamanciyar zanga-zangar ta tsadar rayuwa.

Gwamnati ta ce za ta rage kuɗin da take kashewa wajen tafiyar da harkokinta sannan ta yi alƙawarin ɗaukan matakai domin taimakawa al’umma da kuma masu ƙananan sana’oi.

Babu bayanai kan yawan ma’aikatan da za su shiga zanga-zangar saboda mutane da dama na zargin ƙungiyoyin da rashawa.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp