fidelitybank

Ƙungiyar yakin zaɓen Tinubu ta magantu a kan ficcewar Abdulmumin daga APC

Date:

Ƙungiyar kamfen din Bola Tinubu, ta ce, ficewar babban daraktan yakin neman zabenta (DG) Alhaji Abdulmumin Jibrin daga jam’iyyar APC ba shi da alaka da Sen. Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Majiyar wadda ta zanta da Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa (NAN), bisa dalilai na kin amincewa, ta ce murabus din tsohon dan majalisar tarayya ba shi da wata alaka da Tinubu ko kuma Jibrin na aiki a matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Kungiyar Tallafawa Tinubu.

Jibrin wanda ya wakilci mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano a shekarar 2015, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a shafinsa na Twitter a ranar Asabar.

Sai dai kuma an tattaro cewa, Jibrin na cikin wani bangare na jam’iyyar APC a jihar Kano, karkashin jagorancin tsohon gwamna Ibrahim Shekarau, da suka sha kaye a kotun koli a ranar Juma’a a hannun bangaren Gwamna Abdullahi Ganduje.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp