fidelitybank

Ƙungiyar yakin zaɓen Tinubu ta magantu a kan ficcewar Abdulmumin daga APC

Date:

Ƙungiyar kamfen din Bola Tinubu, ta ce, ficewar babban daraktan yakin neman zabenta (DG) Alhaji Abdulmumin Jibrin daga jam’iyyar APC ba shi da alaka da Sen. Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Majiyar wadda ta zanta da Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa (NAN), bisa dalilai na kin amincewa, ta ce murabus din tsohon dan majalisar tarayya ba shi da wata alaka da Tinubu ko kuma Jibrin na aiki a matsayin Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Kungiyar Tallafawa Tinubu.

Jibrin wanda ya wakilci mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano a shekarar 2015, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a shafinsa na Twitter a ranar Asabar.

Sai dai kuma an tattaro cewa, Jibrin na cikin wani bangare na jam’iyyar APC a jihar Kano, karkashin jagorancin tsohon gwamna Ibrahim Shekarau, da suka sha kaye a kotun koli a ranar Juma’a a hannun bangaren Gwamna Abdullahi Ganduje.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp