fidelitybank

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ASUU ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

Date:

Kungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa (ASUU), ta bi sahun kungiyoyin kwadago NLC da TUC a wani yajin aikin da suke yi a fadin kasar.

ASUU ta umarci mambobinta a ranar Litinin da su shiga yajin aikin da tsakar daren ranar Litinin.

Kungiyar ta fitar da wata takarda ce ga kodinetoci da shuwagabannin ta na shiyyar, wanda ya samu sa hannun Emmanuel Osodeke, shugaban kungiyar na kasa.

“A matsayinta na kungiyar NLC, ana umurtar dukkan mambobin kungiyar mu da su shiga wannan mataki na NLC domin kare muradun ma’aikatan Najeriya da kuma shugabannin kungiyar.

“Masu gudanarwa na shiyyar da shugabannin reshe ya kamata su gaggauta hada kan mambobinmu domin su shiga cikin wannan aiki.”

Platinumpost ta ruwaito cewa, NLC da TUC sun rubutawa kungiyoyinsu, inda suka umurce su da su fara yajin aikin da suka shirya yi a fadin kasar nan da aka shirya fara tsakar daren ranar Litinin.

Yajin aikin dai ya biyo bayan cin zarafin shugaban NLC, Joe Ajaero, da jami’an ‘yan sandan Najeriya da gwamnatin jihar Imo suka yi.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp