fidelitybank

Ƙungiyar lauyoyi ta koka kan kisan mambanta a Zamfara

Date:

Kungiyar lauyoyin Najeriya reshen jihar Zamfara (NBA), ta koka kan kisan daya daga cikin mambobinta Barista Benedict Torngee Azza da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka yi a Gusau babban birnin jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar na jiha Barista Junaidu Abubakar ya sanyawa hannu tare da raba wa manema labarai a Gusau.

A cewar shugaban, ya samu kiran waya daban-daban guda uku a ranar Alhamis 18 ga watan Agusta 2022 daga abokan aikinsa, inda suka sanar da shi cewa wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba ne suka harbe Barista Azza, kuma gawarsa na kwance a kan titin Bye-pass kusa da ofishin hukumar FRSC, Gusau. babban birnin jihar.

“Bayan samun labarin, sai na garzaya wurin da lamarin ya faru, inda na hadu da abokan aikinmu, Barista Abdullahi Ibrahim da Barista Ibrahim Sani Gusau tare da jami’an tsaro da dama (’yan sanda da sojoji).

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp