fidelitybank

Ƙungiyar ƙasar Denmark ta nada ɗan Najeriya a matsayin kocin ta

Date:

Kulob din ƙasar Denmark mai buga matakin aji na biyu, Jammerbugt Fodbold Club, ya nada Paul Aigbogun a matsayin sabon kocin kungiyar.

Aigbogun ya kasance tsohon kocin kungiyar ‘yan kasa da shekara 20 ta Najeriya, Flying Eagles.

Dan shekaru 50 ya kasance mataimakin daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) kafin nada shi.

Wannan dai shi ne karo na hudu Aigbogun zai jagoranci kulob a wajen Najeriya, bayan ya yi wasanni a Nevada Wonders da San Francisco Seals da kuma Glacis United.

‘Yan wasan Najeriya takwas yanzu haka suna buga wasa a Jammerbugt FC.

Sun hada da Ahmad Gero, Promise Damala, Shola Collins, Victor Ochay, Solomon Ogberahwe, Abdullahi Garba, Muhammad Ibrahim da Nasiru Jibril.

Kungiyar ta buga wasanninta na gida a filin wasa na Jetsmark mai daukar mutane 6,000 da ke Pandrup a Arewacin Jutland.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp