fidelitybank

Ƙungiyar ƙasar Denmark ta nada ɗan Najeriya a matsayin kocin ta

Date:

Kulob din ƙasar Denmark mai buga matakin aji na biyu, Jammerbugt Fodbold Club, ya nada Paul Aigbogun a matsayin sabon kocin kungiyar.

Aigbogun ya kasance tsohon kocin kungiyar ‘yan kasa da shekara 20 ta Najeriya, Flying Eagles.

Dan shekaru 50 ya kasance mataimakin daraktan fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) kafin nada shi.

Wannan dai shi ne karo na hudu Aigbogun zai jagoranci kulob a wajen Najeriya, bayan ya yi wasanni a Nevada Wonders da San Francisco Seals da kuma Glacis United.

‘Yan wasan Najeriya takwas yanzu haka suna buga wasa a Jammerbugt FC.

Sun hada da Ahmad Gero, Promise Damala, Shola Collins, Victor Ochay, Solomon Ogberahwe, Abdullahi Garba, Muhammad Ibrahim da Nasiru Jibril.

Kungiyar ta buga wasanninta na gida a filin wasa na Jetsmark mai daukar mutane 6,000 da ke Pandrup a Arewacin Jutland.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp