fidelitybank

Ƙungiya ta siyawa Atiku fom ɗin tsayawa takara

Date:

Kungiyar ‘yan kasuwan Arewa maso Gabas, ta siyawa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar fom din tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023 domin ya tsaya takara a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Tun a watan Disambar 2021 ƙungiyar ta yi alkawarin sayan fom ga tsohon mataimakin shugaban kasa a matsayin nuna goyon bayansu ga takararsa ta shugaban kasa.

Shugaban kungiyar ‘yan kasuwa ta Arewa maso Gabas, Abubakar Dalhatu Funakaye, wanda ya gabatar da fom din a madadin kungiyar, ya baiwa tsohon mataimakin shugaban kasar tabbacin marawa baya a yunkurinsa na shugabancin Najeriya.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2019, wanda ya yaba wa taron, ya bukaci su da sauran ‘yan Najeriya da su hada kai, wajen magance dimbin kalubalen da Najeriya ke fuskanta.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp