fidelitybank

Ƙofa a buɗe ta ke Ƴan Majalisar Rivers su yi aikin su na tsige Fubara – Wike

Date:

Ministan Abuja, tsohon Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ce ba zai hana ƴanmajalisar jihar ƙarƙashin jagorancin Martins Amewhule aikinsu da doka ta ba su dama ba.

Haka kuma Wike ya zargi sakataren gwamnatin jihar, Tammy Danagogo da ruruta rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar.

Wike ya bayyana haka ne a lokacin da yake ganawa da ƴan ƙabilar Ijaw a garin Abalama da ke jihar.

Wike ya ce, “na ji wasu na cewa ban isa in zo nan ba. Ina suke yanzu?. Irin wannan tarbar da kuka mini ta nuna cewa abin da ake yaɗawa a kafofin watsa labarai ƙaryar banza ne. Ina godiya kuma zan cigaba da kasancewa tare da ku,” kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Wike ya yi godiya ga Shugaban Najeriya Bola Tinubu, wanda a cewarsa ba don ya ba shi muƙamin ba, “da ba mu san wa zai riƙe mutanenmu ba.”

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp