fidelitybank

Ƙilu ta ja Bau: Tauraron ɗan wasan dambe ya toshe wani fasinja a jirgin sama

Date:

Tsohon tauraron wasan damben boxing, Myke Tyson, ya nannaushi wani fasinja a cikin jirgi sakamakon abin da ya ce robar ruwa da aka cilla masa.

Wani bidiyo da aka ɗauka a cikin jirgin ya nuna yadda Mista Tyson ya ragargaje mutumin yana kai masa naushi ba ƙaƙƙautawa a ka.

Sai dai kafin faruwar hakan, an ga wani matashi na tsaye ta bayan kujerar da Tyson ke zaune yana maganganu, kodayake ba a jin abin da yake cewa.

A cewar TMZ, Tyson ya amince ya ɗauki hoto da mutumin, amma kuma daga baya ya ci gaba da matsa masa duk da cewa ya nemi ya bari.

‘Yan sanda sun ce sun saki mutum biyun da suka tsare, amma za a ci gaba da bincike.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp