fidelitybank

Ƙasashje 35 sun kaurace wa kuri’ar tir da fakawa Ukraine ciki har da Indiya

Date:

Ƙasashe mambobin Majalisar Ɗinkin Ɗuniya sun kada kuri’a da gagarumin rinjaye ta nuna kyama ga mamayar da Rasha ta yi wa Ukraine, inda suka nemi janyewarta nan take.

Ayayin taron na gaggawa wanda ba kasafai ake irinsa ba, Rasha ta kare matakinta na mamayar makwabciyarta, tana musanta cewa ta aikata laifin yaki, tare da zargin ƙasashen yamma da matsa wa da kuma barazana ga kasashe kan su jefa kuri’ar amincewa da matakin , ba tare da ta bayar da wata sheda ba.

Ƙasashe 141 suka amince da kuɗirin daga cikin mambobin majalisar 193 a babban taron na Majalisar Ɗinkin Duniya

Ƙasashje 35 suka kaurace wa kuri’ar, ciki har da Rasha da Indiya.

Rahoton ya kuma yi Allah-wadarai kan yadda Shugaba Putin na Rasha ya sanya dakarun nukiliya na kasarsa cikin shiri.

Wannan ne taron gaggawa na farko tun 1997.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp