fidelitybank

Ƙasashen Afirka sun naɗa sabbin wakilan wanzar da zaman lafiya a Congo

Date:

Wani taron ƙoli na haɗin gwiwa tsakanin shugabannin ƙasashen gabashi da kudancin Afirka sun naɗa sabbin wakilai domin jagorantar sanya ido kan ƙoƙarin wanzar da zaman lafiya a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo.

Wakilan sun haɗa da tsoffin shugabannin Kenya da Najeriya da Habasha (Uhuru Kenyatta da Olusegun Obasanjo da Hailemariam Desalegn).

Muhimman batutuwan da za su mayar da hankali a zaman lafiyan da ake cigaba da kokarin tabbatarwa sun haɗa da aiwatar da tsagaita wuta cikin gaggawa da sake buɗe hanyoyin shigowa da kaya domin shigo da kayayyakin jinƙai.

Za kuma suyi ƙoƙarin ƙwato filin jirgin sama da ke Goma, ɗaya daga cikin biranen da ƴan tawayen M23 da ke da goyon bayan Rwanda suka ƙwace.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp