fidelitybank

Ƙarancin man fetur: Ƴan bunburutu na cin kasuwa a Kano

Date:

Tun a cikin makon nan ne man fetur ya fara yin kaura a cikin wasu gidajen sayar da mai a Kano, wanda kasuwar ƴan bunburutu ke ƙara bunkasa, sakamakon janyewar man fetur.

Lamarin da ya sanya a ka samu ƙarancin man fetur na gidajen sayar da mai, wasu na alaƙanta shi da gurɓataccen mai da a ka kawo Najeriya ya sanya masu gidajen man fetur suka ɗan dakata.

Sai dai a ranar Asabar, sakamakon samun man fetur da kuma sa ran za a fara sayar da shi, wasu gidajen man fetur ɗin suka cika da jerin abun hawa.

Duk da cewa a gefen titinuna ko kuma jikin gidajen man fetur, masu bunburutu na ci gaba da cin karansu babu babbaka a kasuwar ta sayar da man fetur a bakin titin, duk da suma sun bayyana mana cewa sai sun yi tafiya mai nisan gaske, sannan su ke siyo shi kuma mai tsada.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp