fidelitybank

Ƙarancin jiragen dako ne ya sanya wahalar mai a Legas da Abuja – NNPCL

Date:

Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL, ya ce, tsaikon da aka samu wajen fito da man fetur daga jiragen dakon man da ke bakin teku ne ya haddasa ƙarancin man a biranen Abuja da Legas.

Cikin wata sanarwa da kamfanin ya wallafa a shafinsa na X ya ce tsaikon fito da man ya janyo cikas wajen rarraba shi zuwa wasu sassan biranen Abuja da Legas.

Kamfanin ya kuma ce yana ƙoƙarin tuntuɓar masu ruwa da tsaki don ganin ya shawo kan matsalar, ta yadda za a riƙa fito da man a kan lokaci, domin ci gaba da rarraba man zuwa yankunan.

Najeriyar dai kan shigo da man da take amfani da shi daga ƙasashen ƙetare ta jiragen ruwa.

A ‘yan kwanakin biyun nan dai an riƙa ganin layukan ababen hawa a wasu gidajen man birnin Abuja.

pulse news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp