fidelitybank

Ƙarancin jiragen dako ne ya sanya wahalar mai a Legas da Abuja – NNPCL

Date:

Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL, ya ce, tsaikon da aka samu wajen fito da man fetur daga jiragen dakon man da ke bakin teku ne ya haddasa ƙarancin man a biranen Abuja da Legas.

Cikin wata sanarwa da kamfanin ya wallafa a shafinsa na X ya ce tsaikon fito da man ya janyo cikas wajen rarraba shi zuwa wasu sassan biranen Abuja da Legas.

Kamfanin ya kuma ce yana ƙoƙarin tuntuɓar masu ruwa da tsaki don ganin ya shawo kan matsalar, ta yadda za a riƙa fito da man a kan lokaci, domin ci gaba da rarraba man zuwa yankunan.

Najeriyar dai kan shigo da man da take amfani da shi daga ƙasashen ƙetare ta jiragen ruwa.

A ‘yan kwanakin biyun nan dai an riƙa ganin layukan ababen hawa a wasu gidajen man birnin Abuja.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...
X whatsapp