fidelitybank

Ƙanzon kurege ne labarin tura masu yi wa ƙasa hidima zuwa Nijar – NYSC

Date:

Hukumar yi wa ƙasa hidima a Najeriya, National Youth Service Corps (NYSC), ta ce babu wani shiri da take yi na tura matasan masu hidimar ƙasa zuwa Jamhuriyar Nijar don yaƙar sojojin da suka yi juyin mulki.

Kakakin NYSC, Mista Eddy Megwa, ya ce sun musanta batun ne sakamakon wani bidiyo da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta, kamar yadda kamfanin labarai na Najeriya NAN ya ruwaito.

“Babu ƙanshin gaskiya a labarin da wani mai shirya barkwanci ya ƙirƙira,” in ji shi. “Ya kamata masu yi wa ƙasa hidima da iyaye su yi watsi da batun, wanda aka shirya shi da zimmar tayar da zaune tsaye.”

Ya ƙara da cewa jami’an tsaro za su kama wanda ya ƙirƙiri bidiyon.

A ranar Juma’a ne Shugaba, Bola Tinubu, ya nemi goyon bayan majalisar ƙasar don tura sojoji ƙarƙashin ƙungiyar Ecowas zuwa Nijar don su tilasta wa sojojin da suka kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum komawa kan tsarin mulki.

Sai dai majalisar ba ta goyi bayan ƙudirin ba, tana mai ba da shawarar a ci gaba da yunƙurin tattaunawa ta hanyar difilomasiyya

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp