fidelitybank

Ɗan wasan Chelsea ya sauka a Jamus don koma tsohuwar ƙungiyar sa

Date:

Dan wasan gaba na Chelsea, Timo Werner ya sauka a Jamus don kammala komawa RB Leipzig.

Werner na shirin komawa kulob din Bundesliga shekaru biyu bayan ya tafi Stamford Bridge.

Timo Werner ya sauka a Leipzig domin a duba lafiyarsa sannan kuma ya sanya hannu kan kwantiragi a matsayin sabon dan wasan RB Leipzig, yana tare da wakilansa yayin da Chelsea ta amince da yarjejeniyar.

“Chelsea za ta karɓi ƙayyadaddun farashin ɗan miliyan 20 da ƙari. Šeško zai sanya hannu a yanzu amma don 2023, ”in ji Fabrizio Romano, masani kan harkar kwallon kafa.

A halin yanzu, Arsenal ta sanar da sayar da Lucas Torreira ga Galatasaray.

Dan wasan tsakiya na Uruguay ya koma Turkiyya a kan kudi fam miliyan 5.5, inda ya kulla kwantiragin shekaru hudu da sabon kulob din.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...
X whatsapp