fidelitybank

Ɗan wasan ƙasar Ghana Dwamena ya mutu a filin ƙwallon ƙafa minti na 23

Date:

Raphael Dwamena, wanda ke taka leda a KF Egnatia ya fadi ya mutu.

Jaridar UK Mirror ta rawaito cewa matashin mai shekaru 28 ya rasu ne bayan ya yi fama da mummunar bugun zuciya.

A ranar Asabar ne tsohon dan wasan na Ghana ya fafata da Partizani Tirana, a lokacin da ya fadi a minti na 23 na wasan.

An yi watsi da wasan yayin da ma’aikatan lafiya suka yi kokarin farfado da Dwamena.

Daga karshe dai an garzaya da shi asibiti mafi kusa a garin Kavaja, amma an tabbatar da mutuwarsa jim kadan bayan isar shi bayan ya sake samun bugun zuciya.

Dwamena ya fara sanin wata matsala a zuciyarsa lokacin da aka gano a shekarar 2017.

Yana da na’urar bugun zuciya na (ICD) wanda aka saka a cikin Oktoba 2021, bayan ya fado yayin wasan Kofin Austriya.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp