fidelitybank

Ƴansanda sun kama waɗanda suka fasa rumbun abinci a Abuja

Date:

Rundunar ƴansanda a Abuja, babban birnin Najeriya ta ce ta kama wasu mutane 15 da ake zargi da hannu wajen fasa rumbun adana abinci a birnin.

Wasu matasa ne suka fasa rumbun ajiya kayan abincin na hukumar kai gajin gaggagawa ta ƙasar, a yankin Gwagwa.

Bayanai sun nuna cewa matasa sun yi wa rumbun ƙarƙaf, ko da yake ƴansandan sun ce sun kwata buhu 26 na masarar da ake zargin an kwashe.

Ƴansandan sun kuma ce sun kwato babura biyar daga mtanen da aka cafke.

A ƙarshen mako ne wasu matasa suka daka wa wata babbar mota mai ɗauke da taliya wawa, kuma har yanzu babu rahoton kama wani.

matalar fasa rumbun abinci ko motocin da ke ɗauke da kayn abinci, batu ne da ke c gaba da faruwa a sassan ƙasar daban-daban.

Miliyoyin ƴanƙasar ne ke rayuwa cikin ƙangin talauci, lamarin da ya jefa da dama cikin halin yunwa da ƙarancin abinci.

Tun bayan janye tallafin mai a watn Mayun da ya gabata ne, farashin kayyayaki, musamman na abinci suka yi tashin gwauro zabi a ƙasar.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp