fidelitybank

Ƴan Sanda sun kama Ƴar bauta ƙasa ta bogi a sansanin NYSC

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta kama wata ƴar bautar ƙasa ta bogi mai suna Ogeh Bethel Chibuife bisa laifin shiga sansanin horaswa na Magaji Dan Yumusa da ke Keffi, babban birnin jihar ba bisa ka’ida ba.

Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun ƴansandan Ramhan Nansel ya fitar, inda ya ce wadda ake zargin ta zo ne daga jami’ar jihar Ebonyi.

Nansel ya ce wadda ake zargin, wanda daliɓar ƙarin shekara ne daga Jami’ar Jihar Ebonyi, ta sulale ta shiga sansanin horaswa na NYSC wanda ake ɗaukar kwanaki 21 ana yi, da nufin samun horo a rukunin A, kashi na farko na 2024, inda daga bisani aka gano ta.

Ya ce wani jami’in NYSC ne ya kai rahoton lamarin ga ‘yan sanda a ranar Lahadi, kuma jami’an rundunar ne suka kama ta.

“Ta faɗa cewa a shekarar 2022 ya kamata ta kammala karatunta, ammasai ta faɗi wasu kwasa-kwasa, kuma a ƙoƙarinta na ɓoye karyar da ta yi wa iyayenta, ta je kasuwa ta siyo rigar kayan bautar ƙasa. Bayan ta sulale ta shiga cikin sansanin don ɗaukar hotuna ta aika wa iyayenta kafin aka kama ta,” in ji shi.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp