fidelitybank

Ƴan sanda sun cafke matar da ta yi wadaƙa da jabun kuɗaɗen Naira

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wata mata mai suna, Bola Agbedimu, mai shekaru 30, a ranar masoya, da ake zargin ta yi bushasha da kudaden jabu na Naira.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Abimbola Oyeyemi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa ya ce, an kama matar ne da takardun Naira 1,000 na jabu a kasuwar Kila da ke ƙaramar hukumar Odeda a jihar Ogun.

Jami’in ya ce, sun kama ta ne bayan samun rahoton cewa, ta na kashe kuɗin jabu a kasuwar, kuma nan take jami’an ƴan sanda suka yi mata dirar mikiya. A cewar BBC.

Ƴan sandan sun ce, sun samu kudi na jabu Naira 24,000a cikin jakar matar.

Sanarwar ta ce, bayan kammala bincike za a hukunta matar.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...
X whatsapp