fidelitybank

Ƴan sanda sun ƙwato motocin Najeriya da aka sace a ƙasar Nijar

Date:

Jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya tare da hadin gwiwar ‘yan sandan Interpol, sun kwato wasu motoci da aka sace a Najeriya daga Jamhuriyar Nijar.

Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ya fitar ranar Juma’a, ta ce, “Sufeto-janar na ‘yan sandan, Usman Baba, ya yaba da hadin kai da hadin gwiwa tsakanin kasashe 194 na kungiyar ‘yan sanda ta kasa da kasa mai yaki da miyagun laifuka, wanda ya taimaka wa ‘yan sandan hadin gwiwa a duniya baki daya.

“IGP din ya kuma yaba wa jami’an hukumar binciken manyan laifuka ta ‘yan sanda, Interpol, saboda yadda suka yi amfani da dandalin da aka samar ta hanyar INTERPOL, domin dakile laifukan da suka shafi kan iyaka, musamman laifukan da suka shiga wasu kasashen Afrika da ke makwabtaka da su.

Ya yi wannan tsokaci ne a kan nasarar kwato motoci uku da aka sace daga Najeriya a Jamhuriyar Nijar.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp