fidelitybank

Ƴan Sanda na shirin ko-ta-kwana a kan masu zanga-zanga

Date:

Ƴan sanda a ƙasar nan, sun sanya jami’an tsaro cikin shirin ko-ta-kwana bayan zanga-zangar da aka yi ranar Alhamis ta yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama ciki har da wani ɗan sanda guda.

Ƴan sanda sun yi arangama da masu zanga-zangar waɗanda suka tare tituna tare da lalata wasu ofisoshin gwamnati a wasu yankunan.

Ƙungiyar kare haƙƙin bil’adama ta Amnesty International ta ce jami’an tsaro sun kashe mutane 13 a lokacin da suke ƙoƙarin wargaza masu zanga-zangar.

Ta zargi jami’an ƴansanda da harbin mai uwa da wabi kan masu zanga-zangar. amma sufeto Janar na ƴansandan ƙasar ya musanta wannan zargin.

Dubban mutane ne suka yi gangami a faɗin ƙasar domin nuna adawa da halin matsin rayuwa da ake fama da ita a ƙasar a halin yanzu.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp