fidelitybank

Ƴan Sanda ku taka wa Abba Gida-Gida birki – Abdullahi Abbas

Date:

Shugaban jam’iyyar APC a Kano, Abdullahi Abbas, ya bukaci rundunar ‘yan sanda da ta kama tare da gurfanar da dan takarar gwamna na New Nigeria, NNPP, Abba Kabir Yusuf, bisa zarginsa da kawo ‘yan bangar siyasa.

Abbas, ya ce Yusuf ya mayar da gidan kakanninsa ya zama gidan ‘yan banga na siyasa, inda suke tafka muggan kwayoyi da sauran miyagun ayyuka.

“A yanzu haka, mutane da yawa suna ƙaura daga yankin saboda fargabar rashin tabbas saboda ba za su iya rayuwa da ‘yan baranda ɗauke da manyan makamai kuma a kodayaushe suna shan muggan kwayoyi, shi ya sa ‘yan sanda suka yi gaggawar shiga lamarin,” in ji Abdullahi Abbas.

Ya ce, lamarin idan ba a kama shi kan lokaci ba, zai bude wata kofa ta munanan barazanar tsaro ganin zaben 2023 na gabatowa.

Sai dai da yake mayar da martani kan zargin, kakakin dan takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar NNPP, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya ce zargin ba shi da tushe balle makama, sai dai shugaban jam’iyyar APC shi ne ake son gabatar da kansa a gaban hukumomin tsaro saboda kalamansa na rashin zaman lafiya da kalaman kiyayya.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp