fidelitybank

Ƴan Najeriya 598 sun dawo gida daga Romania

Date:

Gwamnatin tarayya ta kwashe ‘yan Najeriya 598 yawancinsu dalibai da suka tsere daga kasar Ukraine zuwa kasashe makwabta, sakamakon mamayar da kasar Rasha ta yi musu.

A cewar Daily Trust, sun isa filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja a rukuni na biyu a cikin jiragen Max Air da Air Peace.

Yayin da kashin farko na fasinjoji 415 suka isa jirgin Max Air daga Romania, kashi na biyu na fasinjoji 183 sun isa Poland ne da karfe 6:30 na yamma a cikin jirgin Air Peace.

Sun samu tarba daga ministar harkokin jin kai, kula da bala’o’i da ci gaban jama’a, Hajiya Sadiya Umar Farouk, Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), Alh. Mustapha Habib Ahmed da Kwamishinan ’Yan Gudun Hijira na Tarayya, Imam Suleiman Ibrahim.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp