fidelitybank

Ƴan Mata 15 sun rasa ranau a Kwale-kwalen Sokoto

Date:

‘Yan mata 15 sun rasa rayukansu a wani hatsarin jirgin ruwa a kauyen Dandeji da ke karamar hukumar Shagari a jihar Sokoto.

An tattaro cewa, ‘yan mata 40 da ke kan hanyarsu ta debo itace a wani daji da ke kusa da su, a cikin wani kwalekwale ne a ranar Talata, a lokacin da ya kife, amma 15 sun rasa rayukansu nan take.

Wani mazaunin yankin mai suna Muhammad Ibrahim ya ce tuni aka gano gawarwaki 15 kuma masu nutsewa a yankin na ci gaba da neman sauran wadanda abin ya shafa.

Shugaban karamar hukumar Shagari Aliyu Abubakar ya tabbatar da afkuwar hatsarin sannan ya ce an binne gawar mamacin kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Sokoto, DSP Umar Mohammed bai amsa kiran nasa ba domin tabbatar da hakan.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp