fidelitybank

Ƴan bindiga sun kashe sojoji biyu a Abia

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta Operation UDO KA ta ce, an kashe jami’ai guda biyu a wani shingen bincike a kan hanyar Umuahia-Owerri da ke jihar Abia.

Wata sanarwa da Laftanar Kanar Jonah Unukhalu na rundunar ya fitar, ya ce lamarin ya afku ne ranar Laraba, inda ya ce suna zargin ƴan awaren Biafra da kuma takwarorinsu na ESN da kai harin.

Sanarwar da sojojin suka fitar ta ce dakarun sun samu nasarar daƙile harin da aka kai, abin ya sa wasu daga cikin maharan suka tsere da raunuka har da barin motocinsu a wurin.

“Abin takaici shi ne yayin artabu da waɗanda suka kai harin, sojojin mu biyu suka mutu,” in ji sanarwar sojojin.

Wannan shi ne hari na biyu kan shingen binciken sojoji a jihar ta Abia, tun bayan wanda ya lakume rayukan sojoji biyar a watan Mayu.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp