fidelitybank

Ƴan bindiga sun kai hari tare da ƙona ƙaramar hukuma a Anambra

Date:

Wasu gungun ‘yan bindiga a safiyar yau Alhamis sun kai hari a karamar hukumar Nnewi ta Kudu a jihar Anambra.

An banka wa sakatariyar wuta. Har yanzu ba a tabbatar da ko wani ya mutu ko ya jikkata ba.

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta ce “Wani lamari ne da ake zargi da konewa”.

DSP Tochukwu Ikenga ya shaida wa manema labarai cewa, har yanzu bayanan suna cikin tsari.

Kakakin ya kara da cewa, an kara tura jami’an tsaro zuwa yankin kuma an tuntubi hukumar kashe gobara.

Ana zargin kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) ce, ta yi kone-konen.

A watan Janairu ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a Ezinifitte da ke karamar hukumar Nnewi ta Kudu. Harin ya yi sanadin mutuwar wasu mutane.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp