fidelitybank

Ƴan Bindiga sun jima su na kai wa turken wutar lantarki hari a Shororo – Mazauna Neja

Date:

Wasu mazauna yankin Shiroro da ke jihar Neja sun ce, ƴanbindiga sun daɗe suna kai hari domin lalata layin wutar lantarki na Shiroro-Kaduna 330kV na ɗaya da na biyu.

Lalacewar layin lantarkin ne dai ya jefa mafi yawancin jihohin arewa cikin rashin wutar lantarki, lamarin da ya tsananta, har ya jefa mutanen jihohin cikin ƙunci.

Mazauna yankin sun bayya wa jaridar Daily Trust layin wutar ya taso ne daga dam ɗin Shiroro ya ratsa ta yankin Chiri, wanda ya daɗe yana fama da matsalar rashin tsaro a ƙaramar hukumar Munya, sannan ya bi Sarkin-Pawa da Kafin-Koro na ƙaramar hukumar Paikoro.

Wani basarake a yankin ya ce inda layin ya ratsa duk yanki da ƴanbindiga suke bi, wanda a cewarsa dole ma’aikatan kamfanin rarraba lantarki su sha wahalar zuwa gyara saboda fargabar ƴanbindigar za su iya kawo musu hari suna tsaka da aikin.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp