fidelitybank

Ƴan Banga sun ceto mutum 17 daga hannun ƴan ta’adda

Date:

Ƴan banga ko ‘yan sa-kai a Jihar Neja sun afka sansanin ‘yan fashin daji tare da ceto mutum 17 da aka yi garkuwa da su a Dajin Zago, a cewar rahoton jaridar Daily Trust.

Wani da aka gudanar da aikin da shi da kuma ya nemi jaridar ta ɓoye sunansa ya tabbatar da ceto mutanen a fadar basaraken Etsu Yaba da ke Abaji, Alhaji Abdullahi Adamu, inda aka kai mutanen ranar Alhamis.

Yankin Zago na maƙwabtaka da Ƙaramar Hukumar Abaji da Birnin Tarayya Abuja.

“Mun shirya mu da kanmu kuma muka shiga dajin, amma da suka gan mu sai suka fara harbe-harbe. Mu kuma har sai da muka kai wajensu. Sai kuma suka fara guduwa,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa: “Mun ga mutum 17 a ɗaure, muka kwance su, muka ɗebo bindigogi kuma muka kawo wa mai martaba Etsu Yaba.”

Sarkin ya yaba wa dakarun, yana mai cewa “korar ‘yan fashin za ta daɗaɗa wa mazauna masarautarsa tare da ci gaba da ayyukansu na noma cikin kwanciyar hankali”.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp