Ƙasashen Afirka 24 ne suka cancanci samun gurabe, don buga Gasar cin Kofin Afirka da za a yi a ƙasar Ivory Coast cikin watan Janairun 2024.
Sun haɗar da:
- Afirka ta Kudu
- Aljeriya
- Angola
- Burkina Faso
- Cape Verde
- Equatorial Guinea
- Gambia
- Ghana
- Guinea
- Guinea-Bissau
- Jamhuriyar Ɗimokraɗiyyar Kongo
- Kamaru
- Mali
- Masar
- Mauritaniya
- Moroko
- Mozambique
- Najeriya
- Namibiya
- Senegal
- Tanzaniya
- Tunisiya
- Zambia
Akwai kuma ƙasar Ivory Coast, wadda za ta karɓi baƙuncin da ke da gurbi kai tsaye.


