fidelitybank

Ƙabilanci na mayar da hannun agogo baya a Najeriya – Jonathan

Date:

Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya ce, kokarin da shugabanni baya da suka yi musamman wadanda suka yi gwagwarmaya a jamhuriya ta farko, ya gaza wajen hada kan ‘yan Najeriya.

Jonathan na wadannan kalamai ne a wani taro da aka gudanar a Abuja domin tunawa da marigayi Keftin Hosa Okunbo, a cewar jaridar Daily Trust ta Najeriya.

Tsohon shugaban ya ce shugabanni wannan zamanin sun gaji kasar ne cikin wani yanayi na rarrabuwa tsakanin yankunan uku da suka koma hudu daga baya.

Ya ce duk da irin kokarin da ake yi wajen sake gina kasa ta fuskar ci gaba da tattalin arziki akwai matsalolin kabilance da ke sake mayar da hannun agogo baya.

Tsohon shugaban Najeriya, ya ce akwai jan aiki a gaba saboda batu kabilanci abu ne da shugabanni baya ba su kawar ba, don haka a wannan lokaci aiki da irin wannan akida da kamar wuya.

Shi ma a lokacin na shi tsokacin tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomhole ya ce ‘yan Najeriya ba sa yaban shugabanninsu har sai sun sauka daga mulki.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp