fidelitybank

Zulum ya lashe kyautar gwamnan da ya fi kokari a Najeriya

Date:

Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya zama ‘Gwamnan shekarar da ya fi kowa kokari a cikin shekarar 2022 na Leadership Excellence Awards.

Zulum ya doke wasu mutane uku da aka zaba, Gwamna David Umahi na Ebonyi, Nyesom Wike na Rivers da kuma Seyi Makinde na jihar Oyo a zaben da ya gudana na tsawon kwanaki 14 a bainar jama’a ta yanar gizo.

Zulum ya samu kuri’u 1,028,469, yayin da babban abokin hamayyarsa, Umahi ya samu kuri’u 707,245, Wike ya samu kuri’u 506,518 yayin da Makinde ya zo na hudu da kuri’u 249, 615.

A ranar 5 ga watan Nuwamba ne za a ba da lambar yabo mai daraja, wanda kungiyar Tarayyar Afirka, Cibiyar Fina-Finai ta Afirka ta amince da shi, a Abuja.

A cewar Daily Nigerian, Zulum, wanda aka zabe shi a matsayin gwamna a shekarar 2019 kuma aka bayyana shi a matsayin gwamnan juyin-juya hali, wanda ya zama daya daga cikin manyan jagororin Najeriya a cikin kankanin lokaci.

Kyawawan lambobin yabo suna karramawa da kuma karrama fitattun tasirin shugabanni a sassan gwamnati da masu zaman kansu a Najeriya.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp