fidelitybank

Zelensky ya ziraci garin da suka kwace a hannun Rasha

Date:

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya ziyarci birnin Kherson kwanaki bayan dakarunsa sun ƙwato birnin daga hannun sojojin Rasha.

Ya kuma yi jawabi ga dakarun da suka taru a birnin inda ya bayyana cewa ƙasarsa na samun ci gaba, kuma a shirye take domin samun zaman lafiya.

Ƙwace birnin Kherson, wanda ke hannun Rasha tun farkon mayayar, wani babban koma-baya ne ga ƙasar ta Rasha.

A baya dai Rasha ta bayyana birnin a matsayin cibiyar mulkin yankin da ta kwace tun farkon mamayar.

Dakarun Ukraine sun shiga birnin a ranar Juma’a, karon farko tun cikin watan Maris.

A ‘yan kwanakin nan dai an yi ta ganin mazauna birnin na ta murna sakamakon sake ganin juna da suka yi karon farko cikin watanni.

Mista Zelensky ya gode wa ƙungiyar tsaro ta NATO da sauran ƙawayensa saboda goyon baya da suka bai wa ƙasarsa a lokacin yaƙin.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp