fidelitybank

Zamu tantance asarar da gobara ta cinye ofishin rigakafi a Rogo – Dr. Habib

Date:

Wata gobara ta kone ofishin rigakafi na kasa (NPI) dake karamar hukumar Rogo a jihar Kano.
A wani jawabi a lokacin da yake karbar wata tawaga mai karfi daga hukumar kula da lafiya a matakin farko shugaban karamar hukumar Rogo, Alhaji Mubarak Bashir Fulatan, wanda mataimakinsa shugaban karamar hukumar, Alhaji Sabiu Surajo Rogo ya wakilta ya bayyana cewa gobara har yanzu ba a san musabbabin tashin ta ba, wadda ta lalata wuraren adana alluran rigakafi da muhimman takardu da kuma ginin baki.
Cikin Wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na ma’aikatar lafiya a matakin farko ta Jihar Kano, maikudi Muhammad Marafa ya rabawa manema labarai, ya ce tun da farko a nasa jawabin, babban sakataren hukumar kula da lafiya matakin farko ta jiha, Dr. Tijjani Hussain wanda ya samu wakilcin manajan shirin SERICC Dr. Habib Tijjani Gwarzo, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici matuka.
Ya kuma bayyana cewa gobarar ta kawo koma baya ga ayyukan rigakafi na yau da kullum a yankin, za a dauki dukkan matakan da suka dace, domin samar da matakan gaggawa bayan tattara rahoton da kwamitin ya tantance.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp