fidelitybank

‘Yan bindiga sun dauke mutane 44 a lokacin Sallar Juma’a a Zamfara

Date:

Mazauna garin Zugu na Ƙaramar Hukumar Bukuyum a Jihar Zamfara, sun wuni cikin tashin hankali, bayan ‘yan fashi ɗauke da mugayen makamai sun kutsa masallacin Juma’a ‘yan mintuna kafin tayar da sallar.

Bayanan da BBC Hausa ta tattara sun nuna cewa, maharan sun shiga masallacin tsakanin ƙarfe 1:00 zuwa 1:30 na rana kuma suka yi awon gaba da mutane da dama.

Kazalika, sun wuce zuwa kasuwar da ke garin inda a nan ma suka tafi da wasu. Jimilla, mutum aƙalla 44 ake zaton sun sace.

Wani mazaunin yankin ya ce baya ga mutanen da suka sace, ‘yan fashin sun kuma ɗebi kayayyakin abinci da sauran abubuwa.

Rundunar ‘yan sandan Zamfara ta tabbatar da faruwar lamarin amma ta ce ba ta da haƙiƙanin adadin mutanen da aka sace ɗin.

“Sun ɗebi kayan abinci kamar biredi da wayoyin mutane da batira,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa ya zuwa lokacin haɗa wannan rahoton babu wani bayani da suka samu daga jami’an tsaro ko kuma ‘yan bindigar.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp