fidelitybank

Tsohon kakakin PDP Olisah Metuh ya nemi yafiya da rokon lafiyar sa

Date:

Tsohon mai magana da yawun jam’iyyar PDP, Olisa Metuh, ya bukaci jama’a da su yi masa addu’a kan halin da yake ciki a halin yanzu na rashin lafiya.

Metuh ya roki jama’a da su yafe masa duk wani abu na bacin rai da ya yi a lokacin da yake kan ganiyarsa, musamman ma kalaman sa na fagen siyasa, tare da yi masa addu’ar Allah ya ba shi lafiya.

Olisah Metuh, Ya bayyana cewa, ya samu wasu labarai masu ban tsoro daga likitocinsa, amma ya ce, ya na fatan Allah ya shiga lamarin sa, domin haka ya roki ‘yan Najeriya da su yi masa addu’a.

Metuh na wannan rokon ne a shafukansa na sada zumunta a ranar Juma’a, 21 ga Janairu, 2022, tare da hotonsa a gadon asibiti, bayan an yi masa aikin tiyata.

Ya ce, “A cikin shekara daya an yi min tiyata da yawa, kuma na yi imani da Allah wannan zai zama na karshe. Duk irin fushin da ku ka yi game da furuci na a lokacin da na ke kalamai na na gatse, don Allah ku yi min addu’a”. A cewar Metuh.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp