fidelitybank

Tsafrtar Muhalli: Gwamnatin Kano ta rufe bandakuna 2 na bahaya

Date:

Kotun tafi da gidan ka a kan tsaftar muhalli a jihar Kano ta rufe wasu bandakuna haya guda biyu a kasuwar Ƴankaba sakamakon rashin tsafta.

Kotun ta yanke hukuncin ne karkashin mai shari’a, Auwal Yusuf, lokacin da kwamitin duban tsaftar muhalli ya kai ziyara kasuwar ‘yan Kaba ranar Asabar.

Da ya k bayani kwamishinan, Muhalli Dr Kabiru Ibrahim Getso ya tabbatar da cewa, sun sami bandakunan ne cikin rashin tsafta.

Ya kuma ce abun takaici ne kin kulawa da tsaftar bandakunan.

Tsaftar muhallin na watan Disamba ya zo adaidai lokacin da a ke bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara.

Kwamitin duban tsaftar muhallin ya kuma ziyarci wajen zubar da shara da ke ofishin Wakilin Kudu da na makarantar firamare ta Jarkasa.

 

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp