fidelitybank

Tinubu zai jajirce wajen samar da hadin kai da bunkasa tattalin arziki – G3

Date:

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) karkashin wata kungiya ta matasa mai suna, Grassroots Governance Group da aka fi sani da APC G3, ta bayar da tabbacin cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zai jajirce wajen ganin an samu hadin kai da bunkasar tattalin arzikin kasa.

Kungiyar wacce ta bayar da wannan tabbacin a bukin kaddamar da reshen jihar Legas, ta dorawa mambobin kungiyar yakin neman zabe ga ‘yan takarar jam’iyyar a matakin tarayya da jiha.

A Legas, kodinetan APC G3 na kasa, Amechi Chuks. Oyema, ya yi kira ga mambobin kungiyar goyon bayan da su tabbatar an kai sakon tikitin takarar shugaban kasa na Tinubu/Shettima zuwa ga talakawa.

Ya ci gaba da cewa, Tinubu na da abin da ake bukata domin hada kan Najeriya da bunkasa tattalin arziki.

Onyema ya bayyana cewa, Kungiyar Tallafawa masu tsattsauran ra’ayi a jihohi 36 da kuma babban birnin tarayya Abuja sun shirya tsaf don baiwa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC kuri’u tsakanin 300,000 zuwa 500,000.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp