fidelitybank

Tarihi ba zai taɓa mantawa da Ladi Audu Baƙo ba – Buhari

Date:

A ranar Alhamis ne shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya mayar da martani kan rasuwar Hajiya Ladi Bako, matar Audu Bako, marigayi Gwamnan Soja na jihar Kano.

Buhari ya bi sahun ‘yan uwa da abokan arziki da gwamnati da al’ummar jihohin Kano da Jigawa wajen alhinin rasuwar Ladi Bako, wadda ta kasance daya daga cikin mata masu karfin fada aji a lokacinta.

Garba Shehu, babban mataimaki na musamman ga shugaban kasar ne ya bayyana hakan.

Buhari ya kuma ce, za a rika tunawa da marigayiyar, bisa amincinta ga al’ummar Kano.

A cikin karramawar, Buhari ya ce: “Marigayi Hajiya Ladi ta kasance babbar mace. Ta ayyana wani zamani da za a dinga tunawa da ita don amincinta ga danginta da al’ummar Kano.

“Allah ya ba wa wadanda ta bari a baya da karfin gwiwa da juriya don daukar wannan rashi mara misaltuwa.”

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp