fidelitybank

Ta’aziyya: Murtala Garo ya jagoranci shugabannin hukumomi zuwa wajen Kwankwaso

Date:

Kwamishinan kananan hukumomi na Jihar Kano, Hon. Murtala Sule Garo, ya jagoranci shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar a ziyarar ta’aziyyar Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, bisa rasuwar kanin sa, Inuwa Kwankwaso.

Kwamishinan da shugabannin kananan hukumomin, wadanda su ka nuna alhininsu game da rasuwar Inuwa, sun yi addu’ar Allah ya jikan marigayin.

PlatinumPost ta rahoto cewa a baya Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya kai ziyara ga Kwankwaso, inda ya jajanta wa tsohon gwamnan a madadin gwamnatin jihar da kuma al’ummar jihar.

Inuwa, wanda kani ne ga Sanata Kwankwaso ya rasu ne a safiyar ranar Litinin 20 ga watan Disamba, 2021 a asibitin koyarwa na Aminu Kano bayan doguwar jinya ya na da shekaru 64.

Ya kasance ma’aikacin gwamnati mai ritaya kuma injiniyan noma. Marigayin ya bar matarsa da ‘ya’ya mata biyu: Barr. Nafisa Inuwa da Zainab Inuwa.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp