fidelitybank

Na tafi hutu ne kawai daga bugawa Super Eagles wasa – Ahmed Musa

Date:

Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi karin haske kan jita-jitar da ake yadawa cewa ya fice daga buga wasan kasa da kasa.

Musa dai bai buga wasanni bakwai da Najeriya ta buga ba a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta AFCON na bana, inda kungiyar ta kare a matsayi na biyu.

Tsohon dan wasan gefe na CSKA Moscow ya fara buga wa tawagar kasar wasa a shekarar 2021 a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya da Cape Verde.

Ya buga minti 67 a ci 2-0.

Fitowar da ya yi a baya-bayan nan shi ne wasan da ya buga na mintuna bakwai a wasan sada zumunci da Guinea a watan Janairu.

Musa dai ya kasance ba shi da kulob tun bayan da aka soke kwantiraginsa da kungiyar Sivasspor ta Turkiyya a watan Fabrairu.

Amma da yake zantawa da manema labarai bayan wasan sada zumunta da ya shirya, Musa ya bayyana cewa: “Na dan tafi hutu ne kawai daga tawagar kasar.

“Amma ban fita daga tawagar ba.”

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp