fidelitybank

Mutum 19 sun mutu a hanyar Abuja

Date:

An tabbatar da mutuwar mutum 19 a wani mummunan hadarin mota a da ya auku a kan hanyar Yangoji zuwa Gwagwalada a Abuja.

Da yake tabbatar wa da kamfanin dillacin labarai na NAN ya ce, adadin wadanda suka mutun, mai rikon kwaryar babban kwamandan hukumar Mr kiyaye hadura ta kasa Mista Dauda Biu, ya ce, hatsarin ya rutsa ne da motoci uku.

Ya kara da cewa hatsarin ya rutsa da mutum 31, inda mutum takwas suka samu munanan raunuka, yayin da kuma 19 suka mutu.

Ya ce bincike ya nuna cewa gudun wuce-kima tare da neman wuce juna ne ya haddasa aukuwar hatsarin.

Ana dai yawan fuskantar hadaran mota a manyan titunan Najeriya, wanda ake dora alhakin hakan kan rashin kyawun tituna, da tukin ganganci da uwa uba gudun da ya wuce kima da masu ababen hawa ke yi

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp