fidelitybank

Mutane 20 sun Mutu: Sojojin Amurka sun tallafa an farmaki ‘yan Boko Haram

Date:

Sama da ‘yan kungiyar Boko Haram da na Islamic State of West Africa (ISWAP) 20 ne a ka tabbatar da cewa an kashe su a wani samamen da sojojin hadin gwiwa na sama da na kasa da su ka yi na tsawon mako guda da sojojin Najeriya da na Nijar a tafkin Chadi.

A cewar wata sanarwa a ranar Juma’a, 24 ga watan Disamba ta hannun rundunar hadin gwiwa ta Multinational Joint Task Force (MNJTF) reshen 4 mai shelkwata a yankin Diffa da ke Kudu maso Gabashin Nijar, an kashe sojoji shida daga Najeriya da Nijar yayin farmakin da jiragen yaki da kuma abokan Amurka ke marawa baya.

Shirin na MNJTF na tsawon mako uku mai suna Sharan Fage, wanda a ka gudanar da shi ne a matakai biyu a yankin tafkin Chadi na Najeriya tsakanin 1 zuwa 21 ga watan Disamba.

Akalla mahara 22 ne su ka mutu a harin yayin da sojojin Nijar da na Najeriya 23 suka samu raunuka tare da lalata motoci biyu.

Sanarwar ta kara da cewa sojojin na hadin gwiwa sun fuskanci hare-hare daga da harin gaba da wata mota kirar bama-bamai (VBIED) ta kai.

A ranar 14 ga watan Disamba, kungiyar ISWAP ta yi ikirarin kai harin kunar bakin wake da a ka kai da mota a kan sojojin Najeriya da na Nijar kwanaki kadan da suka gabata.

An gudanar da aikin kashi na farko a garin Malam Fatori kusa da gabar tafkin Chadi. Ya hada da katangar garin, domin tallafawa kokarin sake tsugunar da su.

Kashi na biyu ya shafi ayyuka a Arege, Gashigar, Asaga, da Kamagunma.

Har ila yau, aikin ya yi sanadin kwatowa tare da lalata motoci, da babura da kuma makaman atilare da ke nuni zuwa birnin Diffa.

 

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp