fidelitybank

Mazauna China a Kano sun yi Allah wadai da kisan ‘yar Kano

Date:

Kungiyar ‘yan kasuwan kasar China a Najeriya CBCAN, ta mayar da martani kan kisan da aka yi wa Ummukulsum Buhari a Kano.

Matar mai suna Ummita, an zargi wani dan kasar China Geng Quanrong ne ya kash tai a daren Juma’a.

Wata sanarwa da shugaban CBCAN, Mike Zhang ya fitar a ranar Litinin ya yi Allah wadai da wannan mummunan kisan.

Zhang ya ce kamata ya yi a bar hukumomin tsaro da abin ya shafa su kula da wannan aika-aika cikin kwarewa.

“Al’ummar Sinawa a Kano suna goyon bayan dokar da ta dace,” in ji shi.

Ya ce jama’ar kasar Sin sun yaba da karramawar da aka yi musu a Kano kawo yanzu, kuma za su ci gaba da bin doka da oda, da ba da gudummawa ga ci gaban jihar.

Sanarwar ta kuma jajantawa iyalan mamacin wanda ya kammala karatunsa na kimiyyar aikin gona a jami’ar Kampala.

Ummita mai shekaru 23 ta kasance mamba a hukumar yi wa kasa hidima (NYSC).

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp